top of page

Labari da ɗumi-ɗuminta

Writer: BazazzageBazazzage

Updated: Oct 27, 2021


ranar Jumma'a,

Limamin Kona ya sa kotu ta dakatar da masu matsa ma masu zaɓen Sarki da sunan bincike.

A cikin wanda aka kai ƙaran akwai Balabe Abbas (SSG), Ibrahim Hussaini (Shugaban masu bincike), Murtala Haladu (Sekataren bincike), Antoni Janar na Jiha, da duk wani ɗan kwamitin bincike.

Kotu, a ƙarƙashin Alƙaki Kabiru Dabo ta bada doka cewa ba ta yarda a cigaba da bincike ba har sai 16 Disamba in kotu bata ce komai ba. A ranan ne kotu za ta saurari dalilin da ya sa aka kawo mata maganan.

Za'a fara tattaunawa akan shari'ar bada Sarkin Zazzau 11 Disamba

Recent Posts

See All

Comentários


bottom of page